Monday 29 October 2018

Zafafan Hotunan Jaruma Maryam Yahya

October 29, 2018 0



Jaruma Maryam yahya tana yiwa masoyanta barka da safiya da fatan sun tashi lafiya harma da wa ‘yanda ba masoyantaba.


Allah ka sadamu da Alkairee dake cikin wannan rana ya tsaremu daga sharrin dake cikinta.





Source@ Arewablog.Com

Sunday 28 October 2018

Dalibi Dan JSS 3 Ya Dirkawa Wata ‘Yar Bauta Kasa Cikin Shege

October 28, 2018 2






Wani dalibi a wata karamar makarantar sakandire da aka sakaya sunanta a jihar Abiya ya dirkawa wata budurwa mai yiwa kasa hidama karkashin NYSC cikin shege.

Lamarin dai ya janyo cece kuce a makarantar ta yadda akai mai yiwa kasa hidamar har ya bari dan aji uku na karamar sakandire yayi kwance kwance ya dirka mata ciki.


Wasu da dama na ganin duba da yadda ‘yar yiwa kasa hidimar ta baiwa dalibin tazarar shekaru bai kamata ace ya bari hakan ya auku tsakaninsu ba, yayin da wasu ke tunanin ko barazana dalibin ya yiwa budurwa.

Ana dai cigaba da gudanar da bincike domin gano bakin zaren matsalar da yadda za a warware ta.


Source@ Arewablog.Com

Saturday 27 October 2018

Cikin Hotunan Da Shugaba Buhari Ya Halarta Bikin Yaye Daliban 'Yan Sanda Dake Garin Wudil A Jahar Kano

October 27, 2018 0

Cikin Hotuna 
Bikin Yaye Daliban Kwalejin 'Yan Sanda Dake Garin Wudil A Jahar Kano Da Shugaba Buhari Ya Halarta 

Hausa Novel: Agola ( By Nabila Rabiu Zango )

October 27, 2018 0


🙆🏻  AGOLAH!!!nah
Marubuciyar Zamani
NABILA RABIU ZANGO
(Nabeelert Lady)

@ (H,O,N,A)
   
SADAUKARWA!!!
 Zuwaga dukkanin yan uwa da abokan arziki, ina me nuna farincikina gareku, Allah yabar zumunci, ameen.

Bismillahir Rahmanirrahim.

Part 1.....5

Agarin kaduna, cikin unguwar Sarki. Awani katon gida, nashiga domin dauko maku labarin cikin gidan.
    Alhaji Abba Bala, hamshakin me kudine, yanada mata daya da ya,ya biyu mata, Sunan matarshi Hajiya Zarah, takasance yar garin zariya, diyace agurin Malam Garba da matarshi Asabe, kishiyar mamanta, ce, tana kiranta da inna, Asabe takasance mace me kissa, hakan yasa take zaune da Zarah tamkar ita ta haifeta, babu wanda yasan dalilinta nayin haka, talakawa ne acikin danginsu kaf Zarah ce kadai tayi sa,ar auran me kudi, dalilin haduwarsu kuwa lokacin da Alhaji Abba yaje zariya acikin unguwarsu Zarah, yaziyarci wani abokinshi, ahanyarshi ta dawowa yahadu da Zarah tadawo daga aiken da Innarta tayi mata, lokaci guda yaji yakamu da sonta, ahaka. Bayan sungaisa yanemi data nuna mashi gidansu, yayi mata godiya yatafi.

Tundaga ranar soyayya tashiga tsakaninsu, kai tsaye yanemi izinin aurenta agurin mahaifinta, babu bata lokaci ya amshi bukatarshi.
Zarah Allah yayi mata son kudi, babu abinda ta tsana irin talaka, duk da Allah yayita acikinsu amma bata son su, ko taron danginsu akeyi bata shiga, hatta da iyayenta hakuri sukeyi da ita, tasha yin mafarkin ta auri me kudi, segashi Allah ya amsa mata addu,arta tasamu me kudin,
   Zarah bata damu da ilimin addini ba, ko sallah bata damu dayiba, amma tunda suka hadu da Alh, Abba taboye duk wani halinta marar kyau, shi kuma duk farin ciki ya isheshi yasamu diyar gidan mutunci, duk da azahiri iyayenta suna da mutunci amma bata gado suba.

Ahaka akayi aurensu, aka kaita kaduna cikin unguwar sarki akaton gidanta, haka suka cigaba da rayuwarsu cike da so da kauna, hankalinta ya kwanta, arzikin mijinta se karuwa yakeyi, hutu ya zauna mata tuni fatarta, ta murje tayi kyau sosai, tuni ta manta da iyayenta da danginta, tunda akayi bikin bata zuwa garinsu sosai, sede idan mijinta ya matsa mata, shima sede suje tare kuma bazata kwana ba, ko bikin dangine bata cika zuwa ba,  idan ma yabata kudin gudummuwa ko kwatar abunda yabada bata basu, gashi Allah yayi mata rowa.

Ahaka ta haifa mashi diyarta ta farko me suna Hauwa,u sunan mahaifiyarshice yasa dan duk iyayenshi sunrasu, dama shi kadai suka haifa, sede danginshi, hakan yasa aka sama diyarshi sunan mamanshi, ana kiranta da JIDDAH.

Bayan sunanta ne Alhaji Abba yabama Zarah kudi masu yawa yace tafara bussiness, kuma shine yayi mata jagora zuwa dubai domin fara kasuwanci, daga haka harta fara zuwa ita kadai, ahaka ne tahadu da wata mata me suna Hajiya Karima, itama babbar yar kasuwace, halinsu ne yazo daya dan danan suka kulla kawance, itama anan kaduna take. Kawancensu sukeyi sosai, Karima takara nuna ma Zarah duniya anan idonta yakara budewa takara koyon duk wata kissa, sede ita karima bata bin bokaye sede duk wata kissa ta iyata, shiyasa Zarah take zaune da mijinta lafiya, tana yimashi biyayya, saboda yana sakar mata duniya, ita kuma babu abinda takeso kamar kudi, tun bayan haihuwar Jidda taso tayi planing amma Karima tahana ta, acewarta tabari tahaifi namiji.

Bayan shekara biyu da haihuwar Jidda takara haihuwar diyarta mace, har kuka seda tayi, saboda bata samu namiji ba. Ranar suna yarinya taci sunan maman Zarah Saratu, ana kiranta da JALILA.
   Tun daga lokaci Karima tarakata aka tsaida haihuwar acewarta karta tsufa dawuri. Haka yara suka taso cike da kulawa, sudukansu suna da kyau, sede Jalila tafi Jidda kyau, Ahaka suka shiga makaranta, Jidda na P. 1 aka saka Jalila, haka suka cigaba da karatunsu, harsuka girma, alokacin Jidda tana da shekara 18 Jalila tanada 16, alokacin Jidda tana ss 3, Jalila tana ss 1. Halinsu kwata kwata bezo daya ba, Jidda gab daya irin halin Umminsu tadauko, Jalila kuwa irin Halin Dadynsu gareta, tunda suka gama Primary Jidda tafita daga islamiyya, Jalila ce kadai take zuwa, sede Dadynsu besan bata zuwa ba, kasan cewar aiyuka sun mashi yawa, ga tafiye tafiye dayakeyi. Ita kuma umminsu bata damu da ilimin addini ba. Tun Jidda tana ss 1 tafara kula samari, duk wanda zekirata yabata kudi to zata iya binshi duk inda yace, so dayawa Jalila tana kawo kararta amma Umminsu bata daukar maganarta abakin komai, karshema sede takoreta, ahaka harta shiga ss3 alokacin tahadu da kawaye yan duniya tuni suka maida bin maza aikinsu, sede kawarta. Ameera tafisu duniyanci, hakan yasa takaisu asibiti domin suma ayimasu planing. Tun daga lokacin suke sheke ayarsu, kudi suke samu sosai, dayake Jidda tana bama Umminsu kudi hakan yasa tarufe mata baki, takuma zama yar gaban goshinta. Kullum Jalila setayi kuka idan taga halin da yayarta tasa kanta, amma sanin kotayi magana babu wanda ze kulata yasa tayi shiru , saboda Zarah taja mata kunne akan idan har tafada ma Dadynsu wata magana akan Jidda seta tsine mata. Addu,a kawai takeyi mata, sannan ta maida hankalinta akan karatunta na boko dana islamiyya.

Alh. Abba ne yafito cikin shirinshi na tafiya sokkoto. Matarshi da yaranshi biyu, suka rakoshi har bakin mota. Alh, yace to Hajiya nizantafi akula da gida, insha Allah gobe zandawo, kallon yaranshi yayi yace ku kula da karatunku ina fatan babu wata matsala ko? Jidda tayi saurin fadin dady kayan kwalliyarmu sun kare, dariya yayi yace toga dubu 20 nan ai sun isa ko? Karba tayi tana dariya, Jalila tace dady mungode Allah yakara budi. Allah yatsare hanya, sosai yakejin dadin addu,ar da Jalila takeyi mashi aduk sanda yatashi yin tafiya, ita kuwa Jidda tuni tajuya tanufi gida tana murnar samun kudi, daga nesa take fadin dady seka dawo ayo mana tsaraba. Murmushi yayi ya girgiza kanshi yace toni zan wuce, Zarah ta rungumeshi tana fadin seka dawo mijina, Ganin haka yasa Jalila tayi mashi sallam itama ta juya, kiss yayi mata agoshinta yana kara rungumeta, anan yakara mata bandir guda na 1k yace kozata nemi wani abu kafin yadawo. Godiya tayi mashi sannan yashiga motarshi yawuce.

Dayake tafiyar batayi mashi sauri ba, kasancewar tsaye tsaye dayayi kuma dama befito gida dawuru ba, hakan yasa beshiga sokkoto dawuriba segurin karfe 8 na dare, kaitsaye yawuce gurin wadda yazo, dan agobe yakeso yakoma, shiyasa seda yaje yagama abinda yakawoshi sannan yawuce masaukinshi, misalin karfe 9: 30, dayake awajen gari masaukin nashi yake, yafito daga cikin gari tun daga nesa yaga kamar ana tsaidashi, sede beda niyar tsayawa, dan yasan halin yan, fashi babu abinda basayi inde suna son sutareka, haryawuce yaga kamar mata guda biyu ne abikin titin wadanda suke tsaidashi, gani yayi sunata waigen bayansu gashi daya daga cikinsu ta tsugunna kasa kamar tana kuka ganin yawucesu.
    Cikin sauri ya taka burki yakoma baya, suna ganin ya tsaya da gudu daya takama hannun dayar suka nufi gurinshi, tambayarsu yafarayi, amma cike dasauri suka bude bayan motar suka shige. Dakyar take magana, dan Allah bawan Allah katemakemu kayi nisa damu daga gurin nan, wlh sunbiyo mu zasu kashemu...... Ai dajin haka yatada mota yafisgeta suka bar gurin, lokacin damasu binsu suka iso ko alamarsu basu gani ba, haka sukaita dube dubensu, ganin dare nayi suka juya domin komawa gurin Ogansu.

Urs
NABILA RABI,U ZANGO
( Nabeelert Lady)
08028525263
[7/6, 6:12 AM] YAYA HAYAT: 🙆🏻😭😭🙆🏻 AGOLAH!!!Nah
Marubuciyar Zamani
NABILA RABI,U ZANGO
(Nabeelert Lady)

@ ( H,O,N,A)

Part 5.....10

 Parking yayi adede wani karamin gida, inda yakasance masauki agareshi aduk lokacin dayazo sakkoto, fita yayi suma suka, fito, tsayawa sukayi suna kallonshi, ahankali yace bansan ina zan kaiku ba, kuma gashi dare yayi, duk da kunce infitar daku wajen gari, agaskiya bazan iya kaiku ba, saboda dare yayi kuma gashi ku mata ne, idan harkun yarda dani kushigo ciki ku kwana idan Allah ya kaimu gobe semusan abinyi, domin nima ba,a garin nan nake ba, wani aiki yakawoni yau, kuma nagama gobe zankoma kaduna acan nake da iyalina.

Kallonshi babbar ciki tayi nawani lokaci sannan tace bakomai munyarda da kai. Bude masu gidan yayi bayan sunshiga yakoma yakwaso kayan cikin motar daya siyo, yashigo ya kulle gidan, zaune suke afalo, shima zama yayi sannan yace. Ga dukkan alamu kuna dauke da yunwa, sede abinci beda yawa kaza ce da lemu nasiyo se biredi, kucinye kawai gobe idan nafita nasamo mana abinda zamu karya dashi, matar tace mungode sosai, amma yanzu abinda kedamuna bamuyi sallar magriba da isha,i ba, murmushi yayi yajinjina irin addini na wannan matar, daganinsu kasan suna tare da yunwa, amma duk da haka take maganar sallah.
      Dakinshi ya nuna masu yace akwai bandaki aciki idan sungama ga abin sallah nan, bayan sunshiga shi kuma yazauna afalo yana tunaninsu, yakosa sugama abinda sukeyi ya tambayesu labarinsu.

Babbar matar takalli yarinyar dasuke tare, da alama diyarta ce saboda tsanin kamar dasukeyi, tace kishiga ciki kiyi wanka sannan kiyo alwala, zama tayi tajirata, har tagama tafito sanye da kayan data cire, daukar hijabinta tayi ta kabbara sallah,ita kuma uwar tashiga domin yin wanka.

     Motsi yaji yasashi saurin dagowa, ganinsu yayi sunfito tsaf dasu, anan take ya iya hango kyawun dake tare dasu, duk da akwai alamun walaha atare dasu hakan be hana kyawunsu fitowa ba, musamman dasukayi wanka suka fita daga cikin dattin dasuke, duk da basu canja kaya ba.

Abinci yadauko masu yamika masu lemu da ruwa harda biredin, murmushi babbar tayi tace da alama kaima bakaci komai ba, kuma gashi kabamu duka, kadebi kazar semu hada biredin, yace a,a kude kuci ku koshi tace Allah bazamu iya cinyewa ba, bata jira abinda zece ba, ta deba mashi kazar dan tana da girma ta mika mashi da biredin, amsa yayi yana mata godiya, murmushi kawai tayi takoma kusa da diyarta suka fara cin tasu, shide ci kawai yakeyi amma hankalinshi yana kan wannan matar, addu,a kawai yakeyi acikin ranshi Allah yasa bata da miji, dan tunda tafito yaji wani irin yanayi akanta.

Bayan sungama takwashe kayan tasa aleda ta kaisu cikin dustbin tasaka, kalon diyarta tayi taga tana gyangyadi, Alh, yace yan mata bacci kikeji kije ki kwanta, murmushi tayi tace to Dady, sosai yaji dadin yanda takirashi da dady, tashi tayi tamasu seda safe tashige daki, matar tace Alhaji kai kuma a ina zaka kwana? Murmushi yayi yace bakomai anan ma ya isheni, zama tayi akasa tayi kasa da kanta tana wasa da yatsunta.

Shima kasa yasauko dan nesa da ita kadan, yace duk da bansan sunanku ba, daga ke har diyarki kiyi hakuri kifadamun labarinku dan bazan iyayin bacci ba idan har banji dalilin dayasa akeso akasheku ba. Idan har babu damuwa inasonjin labarinku, dan Allah.

Hawayen dake idonta ta goge tace tabbas Alhaji ka cancanci kaji labarinmu, domin katemakemu kuma nayarda da kai.
    Nide sunana HAJARA amma anfi kirana da HAJJO kasancewar mudin fulanine, Wannan kuma diyata ce sunanta FALAK, kuma ita kadai Allah yabani, mijina Allah yayi mashi rasuwa yau wata 5 kenan. Ajiyar zuciya yayi aranshi yana fadin Alhamdulillah.

Asalin labarin HAJJO...............
    Ita kadai Allah yabama iyayenta, kuma su fulanin daji ne, basu da taka maiman garin zama, ako da yaushe suna. Canza gurin zama daga wannan guri zuwa wannan, tun bayan auren Baffanta da Innarta suka bar garinsu wanda yake acikin niger, dan sunkasance fulanin niger, haka suka rika yawo gari gari tare da Shanunsu, duk inda sukaje sukan kafa bukkarsu agurin suzauna har zuwa wani lokaci, idan sun gama sesu tashi zuwa wani gari, acikin haka har suka haifi Hajjo, wanda sunan innar Baffantane aka samata.

Lokacin da Hajjo tayi girma har takai sheakara 10 alokacin suka yada Zango acikin garin gusau, acan bayan gari suka kafa bukkarsu tare da wasu yan uwansu fulani dasuka hadu ahanya, koda sukaje gurin sunsami fulani dayawa agurin, anan Baffa yaji dadi, dan tunda suke yawo basu taba haduwa da fulani dayawa kamar wannan ba, anan suka zauna suka cigaba da kiwonsu, inda Inna yakeyin fura da nono tana dora ma Hajjo tana bin sauran sa,anninta zuwa cikin gari sukai talla.
      Baffa dakanshi yayi sha,awar saka Hajjo makarantar boko kasancewar yaga wasu daga cikin yaran gurinsu suna zuwa, ahaka wani abokinshi jauro yayi mashi jagora zuwa makarantar da diyarshi take, shima yasaka Hajjo.

    Haka rayuwarsu tacigaba da tafiya gwanin dadi, su Hajjo suna zuwa makaranta, ranar da babu karatu kuma sutafi cikin gari talla.

Ahaka harsuka gama primary alokacin Hajjo tana da shekara 16, kyawunta yakara fitowa sosai, kowa sonta yakeyi, watarana suntafi kasuwa ita da kawayenta domin aranar kasuwa takeci, sunje kai talla
    Tunda sukaje kasuwar ta lura dawani yanata kallonta, ahaka harsuka saida suka siyi abinda zasu siya suna shirin tafiya gida. Sallama taji anyi mata, amsawa tayi tare da juyawa domin ganin me mata sallama, wannan wanda tagani yana kallonta shine de tare da abokinshi.

Sannunku yanmata yace yana kallonta fuskarshi dauke da murmushi, bayan sun gaisa yake tambayarta sunanta, tace Hajjo, murmushi yayi yace Hajara kenan, amma sunan akwai dadi, ni sunana Bashir, kuma ni dan sakkoto ne, ina zuwa nan duk ranar kasuwa, amma Allah betaba jadamu ba, se yau, murmushi tayi tace zanwuce abokan tafiyana suna kirana kada dare yayi, kallon abokinshi yayi yace to abokina nima tafiya zanyi dan banason dare yayi saboda barayin hanya, dan Allah kabisu Hajjo kaganemun gidansu idan nadawo sati mezuwa kwana zanyi seka rakani. Godiya yayi masu sukayi sallama.

Tundaga wannan lokacin soyayya tashiga tsakanin Bashir da Hajjo, har iyayenta sun san dashi,  Baffane yace ma Hajjo idan Bashir yazo yanason ganinshi.

    Zaune suke abisa tabarma, anan Baffa yake tambayar Bashir asalinshi, Yace nide sunana Bashir, kuma ni dan asalin sakkoto ne, iyayena sun rasu tun ina dan shekara 20, banida kowa se kawuna, agurinshi nake kuma gida daya muke dashi, kasuwanci shine sana,ata ina zuwa garuruwa kasuwanci, kuma a sakkoto gidana yake wanda mahaifina ya mutu yabarmun.
    Baffa yace Alhamdulillahi, anan shima yafadamashi alabarinsu, sannan yace tunda naganka naji hankalina ya kwanta da kai, kuma nabaka Hajjo, ko yaushe kake so adaura maku aure zaka iya zuwa, sede inaso dan Allah karike mana Hajjo bisa gaskiya da amana, ita kadai Allah yabamu, kuma kaga bamuda kowa anan, gashi ba gari daya zamu zauna ba, kasan mudin makiyaya ne, inaso karike mani ita, kuma dan Allah karika kawo mana ita duk sanda zaka zo kasuwa, kafin mutashi daga nan, duk da gaskiya bayanzu zamu tashi ba, dan naji dadin zaman gurin nan.

Bashir yace insha Allahu Baffa zaka sameni me riko da amanar daka bani, kuma insha Allah sati mezuwa tare da kawuna zamuzo se adaura mana aure, banaso ku wahalar da kanku, Hajjo kadai nake so, saboda haka kada kusiyi komai. Godiya Baffa yayi mashi sannan yatashi yakira mashi Hajjo.


Bayan sati guda Bashir yazo da kawunshi Wanda yake kanin mahaifinshi dasuke uba daya, sunanshi Lado, amma mutanan gari suna kiranshi da Figo. Kasancewarshi cikenken dan duniya, danshi haryanzu beyi aure ba,sede lalata yaran gari, beda wata sana,ar data wuce shaye shaye da sata, shine oga acikin group dinsu, dan har yara gareshi. Bashir hakuri kawai yake dashi, tunda agida daya suke, sede shi kawu Figo adayan part din yake.

Bayan andaura aure aka shirya Hajjo cikin dinkunan da Bashir yakawo mata, sosai tayi kyau ahaka sukayi sallama da iyayenta suna kuka tafito, kawayenta suka rakota, harbakin mota suka kaita, suma kukan sukeyi ahaka suka tafi, ita kada abaya Bashir da kawu agaba, Bashir ke tuka motar. Tunda Kawu yaganta yake hadiye miyau yana murmushi aranshi yana fadin tsuntsu daga sama gasashshe.

Bayan sunje gida ya aje kawu sukuma suka shige gidan, gidan yayi kyau sosai, komai yasaka aciki kayan more rayuwa masu kyau yasa mata.

Ahaka sukaji gaba da rayuwarsu cike da so da kauna, komai najin dadi Bashir yanayi mata, sosai yake taka tsan tsan da gidanshi, saboda kawu, dan yafikowa sanin halinshi, ko abincin da Hajjo take bashi be bari takai mashi shine yake bashi da kanshi, idan kuma tafiya takamashi sede yakai Hajjo gidan abokinshi Saddik ta kwana, duk yanda kawu yaso kebewa da Hajjo Bashir yahana, idan yashigo gidan sede idan Bashir yana nan. Duk sanda zeje gusau cin kasuwa tare da Hajjo yake zuwa, sosai Hajjo tayi kyau, takara girma.

Bayan shekara biyu da aurensu tahaifi diyarta me kama da ita sede Allah yayima yarinyar kyau sosai, tun tana jaririya, ranar suna Bashir yasa mata FALAK, dan yace yana son sunan sosai.

Tunda FALAK ta girma yasata a primary, ranar dazeje gusau tare suka tafi, kwnansu 2 sannan sukafara shirin dawowa, Inna tadauko wasu awarwaro masu kyau guda biyu ta bama Falak, kasancewar sun mata yawa yasa Hajjo ta amsa tasaka a hannunta, haka taji kamar karsu tafi, Baffa yakara tunama Bashir akan rikon amanar daya bashi, haka sukayi sallama suka tafi.

Urs,
NABILA RABI,U ZANGO
( Nabeelert Lady)
08028525263
[7/6, 1:17 PM] YAYA HAYAT: 🙆🏻😭😭🙆🏻AGOLAH!!!Nah
Marubuciyar Zamani
NABILA RABI,U ZANGO
(Nabeelert Lady)

@ ( H,O,N,A)

Thursday 25 October 2018

An Sace Wasu Tagwaye A Jihar Zamfara

October 25, 2018 0



An Sace Wasu Tagwaye A Jihar Zamfara
Daga M Badaruddeen Bature

yanzu masu satar Shanu Mutane suke sata a jiharmu. Inda aka sace wasu tagwaye Hassana da Husaina a yankin Daura dake karamar hukumar Zurmi a jihar Zamfara.
Wannan jarabawar ta sace-sace da kashe-kashe dake adabar mu Allah ka kawo mana karshen ta a jihar mu da kasar mu baki daya.

Source@ Arewablog.Com

Wednesday 24 October 2018

Yadda Auren Amarya Ya Kusa Mutuwa Saboda Amfani Da ‘A-Cuci-Maza’

October 24, 2018 0



Akwai wani saurayi  mai suna Faruk (ba sunansa na gaskiya ba) da yake neman wata yarinya da aure mai suna Ramlat (ita ma ba sunanta na gaskiya ba).  Suna gari daya ne amma ba unguwarsu daya ba.

Ramlat ba ta wuce shekara 19 ba, budurwa ce mai takama da ji da kai.  Hasali ma ma yarinya ce da ba kowane namiji take kulawa a rayuwarta ba. Hakan ya sa samari da yawa suke  shakkar yi mata magana ko  hulda da ita.

Duk da Ramlat ta fito ne daga gidan talakawa, amma takan dauki kanta tamkar wadda ta fito daga gidan masu kudi. Dalili shi ne saboda yanayin shigarta da yadda take ji da kanta musamman idan ta shiga cikin jama’a ko tana tafiya a kan hanya. Yadda take tafiyar kasaita d ji-ji-da-kai, na ba mutane mamaki musamman wadanda suka san asalinta.

Sai dai iyayenta mutanen kirki ne, ita ce dai ta mayar da kanta haka. Tamkar karin maganar nan da ke cewa  albasa ba ta yi halin ruwa ba

Ramlat ta samo irin wannan dabi’a ce lokacin da ta yi karatu a wata sakandaren ’yan mata ta kwana, inda ta hadu da wadansu kawaye da suka fito daga gidajen masu kudi.  Irin zaman da Ramlat ta yi da wadancan kawaye ne suka canja mata ra’ayi, inda take ganin ta fi karfin kowa, muddin namiji ba ya da kudi, to ba ta da lokacinsa. Ta dauki girman kai ta dora wa kanta, inda duk saurayin da ta ga ba ya da kasaitacciyar mota, to da wuya ta saurare shi.

Ramlat ta ci gaba da kasancewa a irin wannan hali har  tsawon lokaci. Sai dai abin da ba ta fahimta ba shi ne, ta shafe shekara da shekaru ba ta yi aure ba, inda shekaru suka fara yi mata nisa. Duk kyale-kyalen da take takama da su, sun fara gushewa.


Duk kawayen da take gani ba su kai ta waye ba, kuma ba su dauki rayuwar duniya a bakin komai ba, sun yi aure.  Wadansu ma sun haihu, suna zaune lafiya a gidajen mazansu.  Ita kuwa kullum sai caba kwalliya da kwambo ana ziyartar gidajen kawaye masu hali.

Sannu a hankali kawayen nata da take kai wa ziyara iyayensu suka fita da su kasashen waje don su ci gaba da karatu. Ita kuwa iyayenta talakawa ne, ba su da halin da za ta iya ci gaba da karatu a gida ma balle su tsallaka da ita kasashen ketare.

Ba a dade ba, mahaifin Ramlat ya kwanta rashin lafiya, daga baya ya rasu. Aka bar ta a karkashin kular mahaifiyarta, alhali gidan da suke zaune a ciki ma na haya ne.

An kai lokacin da kyar suke iya biyan kudin haya. An yi sa’a ma mai gidan yana da mutunci, ya fuskanci halin kuncin da suke ciki ne inda hakan ya sa ya daga musu kafa.

Rayuwa ta fara yi mata nisa, har ta doshi shekara 30 ba wani aiki take yi ba, kuma ba ta yi aure ba, sannan mahaifiyarta girma ya fara kamata. Tun bayan rasuwar mahaifinta, mahaifiyarta ta shiga wani hali na gwagwarmayar kula da Ramlat. Hakan ya sa ta yanke shawarar ba za ta sake yin wani aure ba har sai ta aurar da ’yarta Ramlat.

Za mu ci gaba.


Souce@ Arewablog.Com

Ko Me Yasa Ali Nuhu Bai Bi Tawagwar Zuwa Wajan Buhari Ba?

October 24, 2018 0

To amma mai yasa Jarumi Ali Nuhu, bai bi tawagar Jaruman Masanaantar Kannywood ba wajen kaiwa shugaban kasa Muhammad Buhari ziyara ba, to ko shi baya tare da ra’ayin sauran Jaruman wajen Son Buhari ne?


A hasashen dan Shafin ArewaBlog tayi ko shima yana bayan Madam Korede ne wace ta caccaki wanda sukaje wajan shugaban kasa.

Souce@ Arewablog.Com

Tuesday 23 October 2018

Hausa Novel: Shi Kadai Nake So ( By Beelybadaru )

October 23, 2018 0




*SHI KADAI NAKE SO*
🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟
           ✨✨✨
              ✨✨
                 ✨

✨By Beelybadaru😍✨

_Bismillahir-rahmanir-rahim_

*Wannan littafin nawa qagaggen labari ne banyi don cin xarafin wani ko wata ba, idan yayi dai dai da labarin rayuwarka ka gafarceni, kuma kar wanda ya juya min labarina ta wata siga, wanda yayi hkn na barsa da Allah...*


            ✨1 to 5✨

_I dedicated this page 2 u Ayusher Moh'd, Rabi'at sk msh, Asy khaleel, Wally, Aneelurv(Sweet dota), First lady, Mufeeda Mu'axu, HummyB(Melody), Afma, Yarruma(Sweet momma)._


🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟

```Kallon juna suke cike da so da qauna, kai da ka gansu xaka tabbatar da cewa su masoyan juna ne na ainihi. Ita ta soma sauke idonta daga kallon da suke ma junansu, sannan ta dago tare da cewa "*Habeeby* ina sonka fiye da yanda nake son kaina, bana tunanin xan iya rayuwa ba tare da kai ba, kaine majinginin rayuwata idan ka matsa rayuwata gaba daya rugujewa xatayi".

Dagowa yayi shima ya kalleta cikin so da qaunarta da suke yawo cikin jinin jikinsa sannan yace "*Habeebty* sonki a cikin jinin jikina yake, soyayyarki wani bangarene mai mahimmanci a rayuwata, cireshi a cikin xuciyata abu ne mai wahalar gaske, ta yaya kike tunanin xan iya rayuwa babu jini a jikina? Ta yaya kike tunanin xan iya rayuwa babu xuciya a jikina? Cire sonki a raina ba abune mai yuwuwa ba, don kuwa idan har aka ce xa'a cireshi ai dai a debe duka jinin jikina domin kuwa sonki a cikin jinin jikina yake yawo".

Lumshe ido ta tayi cike da jin dadin kalamansa, haqiqa sunyi nisa a soyayyar junansu, rabasu abune mai wahalar gaske.

Bude baki tayi da nufin yin magana sai ji tayi an fincikota ta baya, waigawa tayi da sauri don ganin ko waye, gabanta ya fadi ganin Abbanta da tayi tsaye a gabanta fuskarsa daure kamar wanda aka aikoma da saqon mutuwa.

Jikinta ne ya dauki kyarma, durqushewa tayi a gabansa hawaye har sun soma xarya a kumatunta, shima durqushewar yayi cike da jin tsoron abinda Abba xaiyi masu.

Wani wawan mari Abba ya watsa mata, a gigice ta dafe kuncinta don har wasu taurari ta gani shima da hanxari ya dafe kuncinshi don ji yayi kamar shi aka mara don yaji xafin marin har cikin xuciyarshi.

Cikin bacin rai Abba yace "*KHADEEJAH* ni xaki maida qaramin mutum? Ni xaki kunyata? Ke har kin isa in yanke magana a kanki ki bijiremin? To bari kiji in fada maki ko xaki mutu baxaki auri wannan yaron ba auren xumunci xakiyi kamar yanda kowane dan'uwanki yake yi".

Ya waiga ya kalli saurayin da har lokacin bai sauke hannunshi  daga dafe kuncin da yayi ba, yace " Kai kuma ban gargadeka ba akan kar na sake ganinka da diyata ba? Karka kuskura na sake ganinka da ita idan ka bari hakan ta faru......" Yayi kwafa, sannan ya juya ya fara tafiya can ya waigo kuma ya kallesu sannan yace "Ki tabbatar da kin shigo gida cikin secon biyu".

 Da sauri ta miqe ta qarasa gabanshi ta durqusa tare da hade hannayenta biyu guri guda sannan cikin muryar kuka tace " Abbana na roqeka da Allah kayi hkr kayi min rai karka rabani da *AHMAD* wllh shine rayuwata baxan iya auren kowa b in bashi ba, *SHI KADAI NAKE SO* zuciyata tarwatsewa xatayi Abba idan har ka rabani dashi".

Wani dogon tsaki yaja ya tare da yin ball da ita yace "Ah lallai dole xakizo ki tasani ki ri qa gayamin magana n ranki, to bari kiji in gaya miki dolenki ki amshi auren xumunci kamar ynd yan uwanki suka amsa, daga rana irin ta yau bake ba Ahmad kinji na fada miki".

Jin hakan yasa Ahmad yayi saurin qarasowa wajen Abban shima ya durqusa gabanshi tare da cewa " Abba don Allah karka rabani da Khadeejah wllh *ITA KADAI NAKE SO* Abba meyasa kake neman ruguxa mana rayuwarmu, Abba don Allah kayi hkr ka barmu  mu auri junanmu".

Banxan kallo ya watsa mashi sannan ya shige cikin gida. Ahmad har ya fara xubar da hawaye, da sauri Khadeejah tace "Ka daina xubar da Hawayenka Habeeby, xuciyata quna take a duk sanda naga hawayenka na xuba".

Shima kallonta yayi sannan yace " Habeebty kema ki daina xubar da naki hawayen ko kadan bana son ganin hawayen


Monday 22 October 2018

Hausa Novel: Zuciyarmu Daya ( By Eshat )

October 22, 2018 0




 *_ZUCIYARMU 'DAYA_ .*

漏Mamuh geee


For you my *zinnie*

 _Bismillahir-rahamanir raheem._

1-2

Zaune take Bakin gadon da abbanta ke kwance yana jinya tsawon shekara biyu.
Hawaye ne kwance a fuskarta wa'inda zubowarsu sun zame mata azaliya.

Shekarar abbanta biyu a kwance rigis yana jinya,
Ita ke jinyarsa,ita ke aikin Samar da abibda zasuci duk da qananun shekarunta da basu haura sha bakwai ba.

Kallon 'dakin dasuke ciki tayi
Babu komai aciki banda ru6a66iyar katifar da abbanta yake kai Wanda har gwara tabarma da ita sbd dadewarta dakuma dadewar da abban yayi kwance akanta.

Ginin gidan nasu da 'dakunan gidan gabaki daya sun farfashe alamun ko wane lokaci zasu iya ruguzowa.

Share hawayenta tayi da yagaggiyar atampar jikinta ta miqe zata fita ahankali abbanta yayi magana bataji mai yaceba saita dawo ta zauna tareda kara kunnanta kusa dan taji maiyake fada.

JIDDAH kici gaba dayimin addua Allah ya bayyanamin 'dan uwana kafin nabar duniya.

Sabbin hawaye suka zubo mata tace,
   Abbah dan Allah kadaina maganar daddyn lokoja tunda baidawoba kuma kai ba lafiyane dakaiba.
       Hawaye yafara yana fadin,
   Jiddah inason damqaki a hannun amanane kafin nabar duniya,
Nasani bakida kowa saini,kuma yanda muke dinnan idan na tafi nasan kyararki za'a dinka sbd bakida kowa kuma anai mana kallon almajirai.

Kuka tasaki mai cin rai tana fadin,
Abbah dan Allah kadaka barni tunda Kasan halinda zan shiga idan katafi,
Tun yanxu ana qyamata ana hantarata duk inda naje
Idan katafi bansan yazanyi ba.

Tsit 'dakin yayi sai sheshekar kukanta dake tashi, shima abban nata hawaye yakeyi.

Sundau awa 'daya ahakan kafin ta miqe ta fito tsakar gidansu ta fada 'dakin innarta ta dauko sauran kokon goman data siyowa abban takawo masa ya kurba kadan yace tilas ita ta kurba ko yayane sbd yasan batashaba dan wani lokacin takan kwana biyu ta yini batasha ko taci wani Abu ba sbd basudashi kuma basuda mai basu.
Kofin ta wanke ta jawo kujera ta zauna bakin qofar 'dakin tareda rafka tagumi.



***************

ASALIN LABARI
Ibrahim buba shine cikakken sunan mahaifinta.

Ibrahim marayane datun yana yaro mahaifinsa ya raso sai ya taso dagashi sai mahaifiyarsa inna mero.

Ibrahim yataso cikin gata da kulawa sbd inna mero tana sana'arta ta cikin gida dan haka ta maida duk wani samunta gurin kula da 'danta Ibrahim sbd shikadai gareta har mijinta yarasu.

A makaranta Ibrahim ya hadu da Abdulhameed 'dan dagacin qauyensu.

Sannu ahankali abotarsu tayi nisa sbd halinsu dayazo daya na Neman magana da rashin ji amakaranta.
Abdlhamid shima shi kadai mahaifansa suka haifa,
Mahaifiyarsa ta jima da rasuwa mahaifinsa kawai yarage masa shima babansa yadauki son duniya ya dora masa.

Tsananin son da iyayensu ke nuna musu shiya bada gudunmawa gurin sangarcewa da fara lalacewarsu a qauyen dan tuni suka fara iya tadi da 'yanmata.

Suna ss 2 a secondary Allah ya karbi ran baban Abdulhameed sakamakon guba da  aka sanya masa a abinci sbd son kar6e kujerarsa ta mulkin dagacin gari.

Bayan kwana biyu da rasuwarsa aka kuma shirya yanda za'a kashe Abdulhameed Allah yasa yaji cikin dare ya tattara iya dukiyar babansa daya gani ya gudu.

Bugun gida sukaji tsakar dare dama basuyi barciba sbd Abdul yafada musu komai kuma suma kayansu a shirya suke cikin daren suka tattara sukabar garin.


A wani sabon qauye suka yada zango kuma cikin ikon Allah suka samu karbuwa ba 6ata lokaci suka sayi dan gidansu na ginin qasa mai dauke da daki biyu suka tare.

Inna mero ta hadasu ta riqe bazaka taba sanin ba ita ta haifi Abdul ba dan wani lokacinma tafi nuna sonsa akan Ibrahim.

Su kuwa tuni suka qara sangarcewa sbd hatta kayansu innarsu ke wanke musu duk da sun girma.

Ahankali Rayuwa ta canza musu,rashi ya kunno musu kai dan hatta abinci Neman gagararsu yakeyi ga kuma karatunsu yana neman lalacewa.






Mamuh geee馃寱馃寫馃寱馃寫
[19:16, 1/1/2018] 鈥�+234 813 039 8818鈥�: 馃寫馃寱 *_ZUCIYARMU 'DAYA_ .*

漏Mamuh geee

For you my *xinnie*

 _Bismillahir-rahamanir raheem_ .

3-4

Fadi tashi inna mero tafara dan batason karatunsu ya lalace bare taga sunason karatun sosai.

Sanar qosai tafara amma Sam 'dan cinikin bazai yi lalurar makarantarsuba.
Canza Sana'a tayi zuwa ta waina nanma babu wani abin kirki,
Qarshe dai aikin sharar makarantar secondary din dake qauyen tasamu inda duk wata ake bata dubu hudu,
Zuwa tayi ta roqi principal akan ahada kudin aikinta na wata uku riqe abari 'yayanta suyi jarabawa.

Haka kuwa akayi harsuka rubuta jarabawar gama secondary suka dasa wani zaman banxar agida sbd babu abin cigaba da karatun nasu.

Shiryawa inna tayi taje qauyensu dasuka baro ta siyar da 'dan akurkin gidanta tadawo tabawa maqwabcinsu dake aikin photocopy a jami'ar birni yasiyo musu jamb form yacika musu.
Da lokacin jarabawar jamb yayi yatafi dasu birni sukayo suka dawo.

Tunda suka dawo suke shirya yanda zasuyi idan suka fasa birni suka hadu da wayayyun yan mata.

Alhmdullillah sunci jarabawa kuma sun samu admission inda suke karantar law dukkansu.

Sauran kudin gidan sune dama inna ta aje dasu sukayi registration da komai dasuke buqata.


Karatu yayi nisa dan tuni 'yayan inna suka waye suka zama cikakkun gayu sbd sun hadu da abokanai 'yayan masu kudi ga yan mata wayayyu sun samu sbd dama dukkaninsu babu baya agurin kyau irin na asalin Fulani.


Inna tsufa yakawo kai yau ciwo gobe lapia amma Sam batayi qasa a gwiwa gurin 'yan sana'oin dazata tallafawa 'yayanta duk da basuda wata Matsala a makarantar sbd abokanansu dan tuni suka daina zama hostel suna gidan wani Senate dasuke karatu da dansa abokinsu kabeer.



****************

Sun kammala degree dinsu sunyi service kuma cikin ikon Allah baban abokinsu kabeer ya samar musu aiki a cikin garin yola.

Dukkaninsu a kotu suke aiki amma kotu daban daban.

Cikin qanqanin lokaci suka rushe gidansu suka maidashi ginin bulo tareda fidda sashe uku kowannensu daya sbd inna ta matsa akan suyi aure.

Yau juma'a dan haka suna qauyen sunzo sbd dama duk weekend acan suke yinsa tareda innarsu.

Kallonsu innar tayi cikin tsananin kauna da kulawa tace,
      Tunda dai nayita cewa ku fidda mata kuyi aure kunqi to nasamo muku matan da kaina.

Ibraheem yayi saurin kallonta zaiyi magana Abdul yarigasa da cewa,
     Inna nifa harna samu mata acan kuma ta yarda zatazo ta zauna anan qauye.

Kallon ibraheem tayi tace,
     Kaifa nima inna nasamu amma marainiyace batada kowa sai kakarta.

To alhmdllh aiba matsala zanyiwa malam shehu magana saisuje suyo komai.


Wata uku tsakani aka sha biki matansu suka tare qauye gidan innarsu.

Matar Abdul 'yar asalin Sudan ce mamarta ta rasu shine tazo Nigeria gurin babanta arashin sa'arta watanta biyu da zuwa ya rasu gurin kammala takardun gadon babanta anan ta hadu da Abdul harsuka fara soyayya batareda tayi la'akari data fisa dukiya nesa ba kusa ba.


Bayan aurensu kowannensu yasamu cigaba sosai domin kuwa dukiya ta fara zauna musu,
Su inna anje makka  ansauke farali.

Fatima matar Abdul ita tafara haihuwa tasamu namiji ibraheem ya nada masa suna TAHEER.

Taheer Nada shekara bakwai Fatima tasake haihu namiji takuma samu wannan karonma ibraheem yayi masa suna ZAID.

har alokacin binta matar ibraheem batada ciki kuma basu daga hankalinsuba sbd ga 'yayanan suna samu daga matar Abdul.

ZAID Nada shekara takwas binta ta haihu ta haifi 'ya mace kyakkyawa.

Sbd murnar haihuwarta harda makka Abdul yaringa biyawa mutane dan ko ibraheem baiyi murnar haihuwar kamar Abdul ba sbd tsananin kaunar dasukewa junansu.
Matayensu har lokacin basusan ba innace uwar Abdul ba.
Sunan inna Abdul yasawa jaririya amma ina tace Sam amaidasa sunan mahaifiyar Abdul data rasu wato MAIJIDDAH.





Mamuh geee馃寱馃寫馃寱馃寫
[19:18, 1/1/2018] 鈥�+234 813 039 8818鈥�: 馃寫馃寱 *_ZUCIYARMU 'DAYA._*

漏Mamuh geee

For you my *zinnie*

 _Bismillahir-rahamanir raheem_

5-6


Tsakanin Jidda da taheer qauna ce sosai dan yana tsananin ji da ita fiyeda komai abinda kawai ke rabasa da ita shine idan zasu makaranta shida ZAID.

Zaid ba ruwansa da Jidda sbd shi haka yataso wani irin miskili dashi ba Jidda kadaiba shi babu ruwansa da kowa kullum yana lafe agurin mamarsa sai kuma inna dan da farko an dauka baida lpia ne saidaga baya aka gano lpiyarsa klau tsabar miskilancine ke cinsa.

Kyawu kuwa tsakanin Jidda,taheer da zaid baka iya tantance wayafi sbd dukkaninsu farare ne hardai zaid daya 'debo fuskar mamarsa Zak shiyasa ma wani zubin ana cewa yafisu kyau.


Taheer ya gama primary zai shiga secondary kenan akayiwa babansu Abdul transfer zuwa lokoja.
Sosai suka shiga damuwar haka saida inna ta basu qwarin gwiwa sosai tukuna suka iya rabuwa Abdul ya kwashi su taheer suka koma lokoja.


Shekara daya a lokoja arzikin Abdul yayi qololuwar buqasa  dan tuni yatura taheer da zaid new York gurin karatu tun daga kan secondary.

Ibraheem ma arziki yayi gaba dan tuni ya canza musu ginin gidansu zuwa wani irin mansion dan kowa yanxu 6angarensa sama da qasane.

Da sallah dasu dadyn lokoja yazo (a yadda Jidda ke kiransa)dayazo yaga yanda ibraheem ya gyara musu gida saiyace toshi kuma yadau nauyin zuba komai sabo a gidan.

Qauyensu yayi rai dan kuwa tuni ibraheem da Abdul suka zuba musu titina da futilun sola a ko ina.


Dadyn lokoja yayi komai nashirin tafiyar Jidda new York gurin karatu tareda yayunta inna ta hana tace ita mace ce baxa akaitaba.


Sannu ahankali tun Jidda na tunasu taheer harta manta dasu sbd shekaru dasukaja.

**************

 *WATA SABUWA,*

Abdul yakai matakin da aikinsa ya mayardashi qasar Germany.

Yana cikin shirye shiryen tafiya Allah ya karbi ran inna.
Tashin hankalinsu fadarsa zaiyi wuya amma sun shiga matsanancin hali sosai amma ba yanda suka iya sai hakuri.

Rasuwarta da wata 'daya ya wuce Germany cikin alhinin rabuwa da 'dan uwansa, amininsa abokin rayuwarsa.
Hakama su Fatima sunyi alhinin rabuwa da junansu hardai Jidda da Fatima ke masifar sonta.


Isarsu Germany kenan andaukosu daga airport ahanyarsu ta isa gidansu suka samu mummunan hadarin dayayi sanadin ran Fatima nan take shikuma yasamu miyagun raunika da kaririyewa tareda shefewar qwaqwalwa.
Ma'aikatarsu tanan Germany ita tadau nauyin komai nasa bayan sun sanar da 'yayansa dake new york.




Wata 'daya biyu babu waya daga alh Abdul,
Hankalin Ibrahim yayi masifar tashi ga wani tashin hankalin dayake ciki na aikinsa daya rasa saboda mahassada dasuka sakasa gaba.

Kudinsa na banki sunyi qasa sosai gashi babu inna babu abdul.

Lokaci yaja sosai talauci kuwa yayi masa wani irin daurin goro dan takai komai nasa yasaida babu abinda yarage nasa sai gidan dasuke ciki.

Jidda ta zama yanmata tana karatu a makarantar gwamnatin cikin qauyen nasu duk da sai innarta tayi alalan saidawa ake samu aci dakuma kudin lalurar bokonta.

Tanada shekara sha shida ta kammala secondary dinta Wanda tasan babu 'dori daganan sbd babu datayi musu kanta.

Tsanani damuwar rashin sanin inda dan uwansa yake hadi da talauci sun taru sun sakar masa ciwo
Abu kamar wasa saiga ciwo sosai Danko tashi baya iya yi.


A Daren wata talata suna barci tsakar dare gobara takama gidansu sosai

Jama'a sun kawo 'dauki sun fito dasu saidai ana fito dasu Allah yadau ran innarta.



Sun shiga tsananin Rayuwa itada abbanta da tuni ciwo ya qarasa samun guri ajikinsa Danko maganarsa yanxu bata fita said a qyar.

A cikin qonannan gidansu suke rayuwarsu itada abbanta sbd basuda gurin zuwa basuda mai taimaka musu duk da taimakon dasuka ringa yiwa jamaa dasunadashi.






Mamuh geee馃寱馃寫馃寱馃寫
[21:20, 1/1/2018] 鈥�+234 813 039 8818鈥�: 馃寫馃寱 *_ZUCIYARMU 'DAYA._*

漏Mamuh geee

For you my *xinnie*

 _Bismillahir-rahamanir raheem_

7-8

Rayuwa tayi musu tsanani sbd rashin abinci dakuma ciwon abbanta,ita sutura basama maganarta dan bata ita sukeba.

Aikin wankau tafara yiwa yan qauyen ana biyanta naira biyar a duk kala 'daya.
Da haka take samo musu koko kullum suna sha idankuma tasamu wankin da yawa har da 'dan qosai ko waina take hadowa abbanta dashi, idan kuma batasamu da yawa saidai tabarwa abbanta yasha.

Abbanta bayada zance kullum sai adduar Allah yakawo masa dan uwansa idan har yana Raye.

Takanyi qoqari ta lallashesa idan yafara kukan rashin 'dan uwansa.
Duk lokacin dayayi wannan kukan takanji haushin da tsanar dadyn lokoja da iyalansa naqin waiwayarsu duk da ita bazata iya tuno fuskokinsu ba bare sunayen 'yayansa sbd tun tana yarinya suka rabu.

Shekararsu biyu kenan basuda wata madafa dan tuni tsufa yayiwa abbanta raga raga daga kwancen dan yanxu takai ko tashi baya iyayi yafi shekara akwance.

Jidda farace sosai ada amma wahala,yunwa tareda yunwa sun dafar da ita ta qanjame banda qashi da manyan idanu babu abinda yayi saura a fuskanta.


****************

Sauke taguminta tayi tareda share hawayenta sbd sallamar da akayi.

Wankine aka kawo mata mai uban yawa ta karba babu 6ata lokaci tafara sbd takai abata kudin takarbowa Abba maganin gargajiya gurin mal dauda.

Yini tayi darzar wanki amma bata gamaba sai gab da magariba.
Alwala tayi tayi sallah,duk jikinta ciwo yake sbd wankin harda zannuwan gado.

Ataqaice dai da yunwa suka kwana sbd ba'a bata kudinba sai da safe idan kayan sun bushe takai.

Da daddare ciwon abbanta ya qara tsanani tashi zaune tayi tareda 'Dora kanta kan shimfidarsa ta dingi rusa kuka mai ban tausayi.

Duk duniya babu abinda yakeso sama da 'yarsa tun lokacin data fado duniya,
Dama yana dannewane sbd tsananin son da Abdul yake mata.
Yanaso yarsa tasamu madafa,
Gata mace kuma yarinya dan yanxu shekarunta goma sha takwas.
Ako yaushe hakan kesasa kuka  sosai.

Daqyar sukaga safiya tayi
Sallah kawai tayi ta kwashi kayan takai aka bata naira dari.

Gurin mai magani taje daqyar yabata na sittin taje tasiyo kokon ashirin ta rage sauran ashirin dan siyan kokon gobe.

'Daga kansa tayi ta fara basa kokon ahankali amma saitaga kamar baya shiga.
Yawu ta hade dakyar ta kuma basa kunun taga yadawo.

Batasan sanda tayi wurgi da robar kokonba ta girgizasa da qarfi tana kiran sunansa da mugun qarfi.

Abba,abbana, abbana ka bude ido kaji,
Abbana idan kanasona ka bude ido,
Abba nidai kabude ido inason ganinka ahaka.
Abba dan Allah ka tashi.

Idanuwanta sun bushe tsaf ba hawaye sai jajir da idanun sukayi tsabar tashin hankali.

Zabura tayi da qarfi tayi hanyar waje da gudu ko gani batayi.

Karo tayi da mutum a tsakar gidan nasu tayi saurin ja da baya cikin tsoro tareda qurawa fuskarsa ido.

Dattijone fari tas da Hutu ya ratsa fatarsa duk da tsufansa.,
Kamanninsa suka shiga dawo mata tun lokacin tana yarinya.,

Saurin ja da baya tayi tana masa kallon tsana.

Hawayene kwance a fuskarsa suna kwarara shima kallonta yake cikin jin haushin kansa da baqin ciki murya na rawa ya nunata yace,
        Wannan ce jiddana?
Jiddata uwata,
Ina Raye jiddana takoma haka.

Wanda yakawosu har cikin gidan yace,
 Kwarai kuwa alh wannan Jidda ce.

Share hawayenta tayi cikin dakewar zuciya tace,
         Ku su wayene?
Me kuke nema anan?

Kyakkyawan balaraben saurayin dake tsaye tun shigowarsu yana 6ata fuska yace,
         Dad inaga fa ba nan bane mutafi tun wata cutar bata kuma kamaka ba acikin wannan gidan.

     Ko kallonsa batayiba shi da yayi maganar takalli idris 'dan maqwaftansu daya kawo baqin gidan tace,
      Idris ka kaisu gidan dasuke nema dan nan gidan mu bamada kowa aduniya daxai ziyarcemu.

Jiddah kunada kowa,
Kunada gata,
Ni nan nine kowanku kune kowana,
Jiddana nine dadynki, DADYN LOKOJA.

Rintse idanu tayi hawaye suka gangaro mata sbd jin ciwon zancensa.

Tarin abbanta suka jiyo da qarfi.
Juyawa tayi da gudu tayi dakin cikin farin ciki.
Kansa tayi tana fadin,
    Abbana bakabarni ba.
Abbana kada ka barni dan Allah.

Ahankali ya bude idanunsa basu sauka ko inaba sai akan dan uwansa abdulhameed.






Mamuh geee馃寱馃寫馃寱馃寫
[21:21, 1/1/2018] 鈥�+234 813 039 8818鈥�: 馃寫馃寱 *_ZUCIYARMU 'DAYA._*

漏 *Mamuh geee*

For you my *zinnie*

 _Bismillahir-rahamanir raheem_

9-10

Rungumosa dadyn lokoja yayi yaba sakin kuka duk da manyancinsa yana cewa,
      Kaicona ni abdulhameed Dana kasa dawowa ga dan uwana harya shiga wannan matsanancin halin,
Arzikina bayada amfani sbd dan uwana jinina da 'yata suna kwana cikin ciwo da yunwa yatashi cikinsu.

Shima abbanta kuka yakeyi yana cewa Allah nagode maka daka cika burina 'daya,
Dayan kuwa koban gani ba nasan dan uwana zai cikashi.

Share masa hawaye yayi yace,
        Ibraheem kuka yaqare mana insha Allah tunda muna tareda juna domin na tabbatarda rabuwarmu ba alkhairine agaremuba sbd munga ishara.
Allah kesonmu atare shiya tsaga jininmu da zuciyoyinmu yasaka mana qaunar juna tun muna yara dan haka bazan qara rabuwa dakaiba dan uwana.
Kobayan ranmu nasan zuriar my zasu dorar da wannan qaunar da amincinmu.


Da kansa yasa yasaka 'dan sauran qarfinsa ya dauki 'dan uwansa yayi mota dashi.

Wata babbar private asibiti suka kaisa kai tatsaye aka karbesa tareda basa kyakkawar kulawa.
Babu Wanda yabar qofar dakin acikinsu  su uku din,
    DADYN LOKOJA, TAHEER DA JIDDAH .

Qarfe uku akace su shiga ya farfado.

Kallon dadyn lokoja yayi tareda kallon Jidda dake raku6e tana kuka yace,
         'Dan uwana tunda kabarni banida buri na biyu ne,
Na farko ganinka, na biyu ganin na aurar da Jidda sbd tasamu madafa dakuma gobenta idan babu ni.

Buri daya yacika dan haka koban ga cikar na biyunba nasan kai uba nagari ne ga jiddana.
Nagode sosai dan uwana amma kasani inaji lokacina yayi dazan barka.

Ibraheem bazaka barni sbd banida kowa bayankai,
Inna ta barmu,Fatima ta barmu,binta ma tabarmu Yaya kake tunanin zan rayu idan kaima ka barni.
Kafada min burinka,daya ya cika yanxu insha Allah zancika ma dayan dan yanxu a masallacin asibitin nan zan daur auren taheer da Jidda.
Burina nima danake roqon Allah yacikamin shine Allah ya barmin kai idan kuwa lokacin tafiyar takane yazo ina roqon Allah yadau ranmu atare.


Fita yayi tareda daga wayarsa yakira lauyansa basheer,
Cikin minti biyar sai gashi
Kallonsa yayi yace,
      Barr bashir na mallakawa 'yata Jidda Rabin dukiyata.
To kawai Barr yace tareda miqa masa takardu yasaka hannu suka dunguma masallacin asibitin dan daura auren Jidda da taheer.


Cikin rashin fahimta taheer yace,
   Dady nifa bangane mai kake nufiba,
Abune mai sauki taheer domin kuwa auranka da Jidda zan daura ayanzun nan kuma idan har nina haifeka kazakace qalaba.

Wani irin mummunan zufane ya tsinke masa sbd masifar datake shirin afka masa gashi dady ya rufe bakinsa.

Abbanta na kwance adakinsa yanaji ta loudspeaker har aka gama daura auren.

Hawayen dadine suka gangaro masa ya kalli Jidda dake raku6e ianuwanta sunyi jajir sbd ita yanxu ko hawayen babu sun Riga sun qafe mata.

Murya asarqe yace,
Jiddana zo kusada abbanki.
A nutse ta matsa ta zauna bakin gadon.
Hannunta ya riqo yace,
 Jidda Allah yayi miki albarka keda zuriar dazaki Tara gaba,
Jiddana Allah yabaki hakuri da juriya,
Allah ya hadaki da alkhairai arayuwarki.,
Jiddana kizamo mai juriya da biyayya sbd Rayuwa akwai qalubale atattare da ita.,
Jidda kiyimin alqawarin yin biyayya da jajircewa ki zama 'ya da mata tagari.
Jiddana Allah yazama gatanki ya tsareminke daga mummunar kaddara.

Dago jajayen idanunta tayi takallesa dakyau kafin ta daga kai tace,
 Abbana zanyi duk abinda kace har qarshen rayuwata koda kuwa naman jikina za'a riqa diba.

Jiddana....kasa magana yayi sbd kukan tausayin 'yarsa wadda tun yanxu ya hango bushewar zuciya atattare da ita sbd yasan taga Rayuwa amma yasan qalubale na gaba idan ta rasashi.
Allah yabaki ikon jurewa jiddana.

 Ameen tace ahankali.

Dadyn lokoja ne yashigo dakin yakalli 'dan uwansa saiyaga yana murmushi.
Matsawa yayi kusa dashi zaiyi magana abban yarigasa da cewa,
        Nagode 'dan uwana.

Daga fadar haka kuwa sai Kalmar shahada.


**************

Bugawar zuciyane Yakama dadyn nan take ya zube kan 'dan uwansa yana kiran sunansa kafin shima ya fice hayyacinsa akayi emergency dashi.

Kallon gawar abbanta tayi tareda tofa masa addua batareda tayi kuka ba saidai wani mugun nauyi da zuciyarta tayi mata dan daza'a bude zuciyarta lokacin to dutsi za'aga takoma.

Awa biyu dadyn ya farfado ya buqaci ganin Jidda da Barr bashir.
Cire oxygen din da aka samasa yayi murya na rawa yace,
    Bashir ga amanar 'yata,
Kasata makaranta tayi karatu cikin dukiyarta dana bata,.
   
    Jiddana ga bashir nan ki riqesa duk matsakarki ki Sanar masa.

Kallon dadyn tayi cikin tausayin shima rasashi zatayi kenan.

Taheer ya kalla yace,
    Taheer ka riqe Jidda tamkar zaid,
       Banyafe ku yakice Jidda daga cikinkuba kaida zaid.
      Ka lura da zaid da jiddata.
Ka........ Sarqewa muryarsa tayi kafin shahada ta fito daqyar shima yace ga garinku nan.


Sulalewa Jidda tayi qasa a some yayinda Barr yayi kanta da sauri shikuwa taheer kan dadynsa yayi.

 *BADA QALA KENAN...*



Mamuh geee馃寱馃寫馃寱馃寫
[21:25, 1/1/2018] 鈥�+234 813 039 8818鈥�: 馃寫馃寱 *_ZUCIYARMU 'DAYA._*

漏Mamuh geee

For you my *zinnie*

 _Bismillahir-rahamanir raheem_

Sunday 21 October 2018

Labarin Soyayya Mai Abin Tausayi

October 21, 2018 0



♥+wasu masoyane biyu suna
mutuqar son junansu fiye da misali sai wata rana budurwar tagayyaci saurayinnata zuwa
gidansu domin yasha ruwa agidan ma’ana yayi buda baki daganan sai yagaishe da iyayenta sannan sauran yan uwanta suganshi domin suna bukatar hakan kawai surayinnan ya amsa gayyata
sukasa lokachi+♥
.
♥+ lokachi yayi sai yaje gidansu
budurwartashi bayan yaje gidan sai ta fara gabatar dashi agaban mahaifinta sannan takaishi cikin gidansu gurin mahaifiyarta sannan duk yan uwanta sukazo gurinsa …one-by-one… duk suka gaisa iyayenta da yan uwanta duk sukaji sun amince dashi saboda
ganin cancanta da sukayi daga gareshi+♥
.
♥+kowa yafita waje akabarsu su biyu kacal a falo domin yasha ruwa acikin nutsuwa da kwanciyar hankali akakawo masa kayan marmari da kayan ciye-ciye da shaye-shaye yana zaune yana chi ita kuma tana tayashi hira can sai yazo shan lemo ya daga kofi ya fara shan lemo sai yaji wata kalma mai dadi tafito daga bakinta cewa gaskiya naga iyayena duk sun yarda dakai yanzu maganar aurenmu kawai za’ay jindadin wannan kalmar datafada kawai sai yayi wata muguwar kwarewa daganan
yayi dogon suma ganin hakan daya faru dashi takalleshi kamar ya mutu+♥
.
♥+ kawai tadauki huqa tadaba acikinta nantake tafadi amace can bayan minti 4 shi kuma saurayin sai ya farko yana duba gefan
damansa sai ya ganta cikin jini yadubeta+♥
.
♥+yarasa wanne irin kuka zaiyi kuma ga iyayenta da yan uwanta sunajiran fitowarsa+♥
.
! ASSIGNMENT wai idan kainesaurayin ko kene saurayin ya zakuyi???