Thursday 25 October 2018

An Sace Wasu Tagwaye A Jihar Zamfara




An Sace Wasu Tagwaye A Jihar Zamfara
Daga M Badaruddeen Bature

yanzu masu satar Shanu Mutane suke sata a jiharmu. Inda aka sace wasu tagwaye Hassana da Husaina a yankin Daura dake karamar hukumar Zurmi a jihar Zamfara.
Wannan jarabawar ta sace-sace da kashe-kashe dake adabar mu Allah ka kawo mana karshen ta a jihar mu da kasar mu baki daya.

Source@ Arewablog.Com

No comments:

Post a Comment