Thursday 1 November 2018

An Rabawa Mawakan Wakar Sakamakon Canji Award -Hotuna





Idan baku mantaba a dazu mun kawo muku kadan daga cikin hotunan taro da a aka gwayyaci mawaka zuwa fadar shugaban kasa wanda uwar dakin mai girma sugaban kasa ta hada wannan taron dumin kaddamar da wakar Sakamakon Chaji.

Bayan kammala taronne aka raba lambar girmamawa ga mawakan wato (Award) wace Aisha Buhari ta bawa ko wane mawaki nasa.

Ga Hotunan:-

MATA



Fati Washa



Rukayya Dawayya




Fati S.U






Fati Shu’uma




Jamila Nagudu


Maryam Yahya


Fati Nijar



 Bilkisu Abdullahi


Halima Atete


Axiya Ahmad




Teema Yola








MAZA




 Ali Jita




Jamilu Roja


Nazifi Asnanic




Abubakar Sani



Yahaya Makaho



Adam Zango



Abdul Amart Maikwashewa





Husaini Danko

Wazirin Sarki Waka




Ado Gwanja




Adamu H Nagudu

Wanna  sune mawakn da suka samu wannan lambar yabo daga matar sugaban kasa

Source@ Arewablog

No comments:

Post a Comment